Kwankwasiyya Amana
KWANKWASO KADAI JAM'IYAR APC KE TSORO A DUK FADIN NIGERIA
Ya Kamata Mutane Su Fuskanci Dalilin Da Yasa Jam'iyar APC Suka Murde Zaben Jihar Kano.
Ba Sunyi Hakanne Saboda Abba Gida Gida Bah
A'a Sunyi Hakanne Domin Karya Kashin Bayan Kwankwaso A Siyasa , Domin Abinda Masana Masu Fashin Baki Akan Sha'anin Siyasa Suka Binciko Shine Bayan Shugaban Kasa Muhammad Buhari, Babu Wani Dan Siyasa Da Yakai Madugu Kwankwaso Farin Jini Da Yawan Magoya Baya A Duk Fadin Nigeria
Sanin Kowa Ne Cewa 2023 Ba Buhari Ne Dan Takarar APC Ba Domin Wa'adinsa Ya Kare
Sannan Akwai Yarjejeniya Tsakanin Buhari Da Yarabawa Cewa Sune Zasu Fitar Da Dan Takarar Shugaban Kasa Daga Yankinsu
Siyasar Kano Tana Da Mutukar Tasiri A Arewacin Nigeria Domin Kuwah Duk Dan Takarar Shugaban Kasar Da Alummar Jihar Kano Suke Goyawa Baya Bincike Ya Tabbatar Da Cewa Shine Wanda Mutanen Arewa Suke Nunawa Goyan Baya Wannan Shine Dalilin A Ake Kiran Kano Da Cibiyar Siyasar Arewa
Idan Kwankwaso Yana Da Gwamna A Jiharsa Topha Xai Samu Dama Wajen Neman Goyon Bayan Gwamnonin Jam'iyar PDP Dasu Mara Masa Baya A Zaben Primary Election Na PDP
Ita Kuma Jam'iyar APC Abinda Bataso Kenan Domin Mutukar Kwankwaso Ya Samu Tikitin Tsayawa Takarar Shugabancin kasa A Jam'iyar (PDP) Topha Zai Zamo Barazana Babba Ga Yarabawa Da Dan Takararsu Domin Mutanen Arewa Ba Zasu Bar Kwankwaso Su Zabi Bayeraba
Kwankwaso Zai Samu Tikitin Tsayawa Takarane Mutukar Abba Ya Lashe Zaben Gwamnan Jihar Kano, Domin kuwah Idan Kwankwaso Bashi Da Gwamna Topha Zaiyi Wahala Sosae Ya Samu Tikitin Takarar Shugabancin Kasa PDP,
Wanda Hakan Shine Bukatar Jam'iyar APC Domin Sun Yarda Kowa Ya Samu Tikitin Amma Banda Kwankwaso
A Matsayinka Na Dan Kishin Arewa Wanne Fata Kake Yiwa Kwankwaso A Shekarar 2023
IBRAHIM SADI BACHIRAWA
02/05/2019
Ya Kamata Mutane Su Fuskanci Dalilin Da Yasa Jam'iyar APC Suka Murde Zaben Jihar Kano.
Ba Sunyi Hakanne Saboda Abba Gida Gida Bah
A'a Sunyi Hakanne Domin Karya Kashin Bayan Kwankwaso A Siyasa , Domin Abinda Masana Masu Fashin Baki Akan Sha'anin Siyasa Suka Binciko Shine Bayan Shugaban Kasa Muhammad Buhari, Babu Wani Dan Siyasa Da Yakai Madugu Kwankwaso Farin Jini Da Yawan Magoya Baya A Duk Fadin Nigeria
Sanin Kowa Ne Cewa 2023 Ba Buhari Ne Dan Takarar APC Ba Domin Wa'adinsa Ya Kare
Sannan Akwai Yarjejeniya Tsakanin Buhari Da Yarabawa Cewa Sune Zasu Fitar Da Dan Takarar Shugaban Kasa Daga Yankinsu
Siyasar Kano Tana Da Mutukar Tasiri A Arewacin Nigeria Domin Kuwah Duk Dan Takarar Shugaban Kasar Da Alummar Jihar Kano Suke Goyawa Baya Bincike Ya Tabbatar Da Cewa Shine Wanda Mutanen Arewa Suke Nunawa Goyan Baya Wannan Shine Dalilin A Ake Kiran Kano Da Cibiyar Siyasar Arewa
Idan Kwankwaso Yana Da Gwamna A Jiharsa Topha Xai Samu Dama Wajen Neman Goyon Bayan Gwamnonin Jam'iyar PDP Dasu Mara Masa Baya A Zaben Primary Election Na PDP
Ita Kuma Jam'iyar APC Abinda Bataso Kenan Domin Mutukar Kwankwaso Ya Samu Tikitin Tsayawa Takarar Shugabancin kasa A Jam'iyar (PDP) Topha Zai Zamo Barazana Babba Ga Yarabawa Da Dan Takararsu Domin Mutanen Arewa Ba Zasu Bar Kwankwaso Su Zabi Bayeraba
Kwankwaso Zai Samu Tikitin Tsayawa Takarane Mutukar Abba Ya Lashe Zaben Gwamnan Jihar Kano, Domin kuwah Idan Kwankwaso Bashi Da Gwamna Topha Zaiyi Wahala Sosae Ya Samu Tikitin Takarar Shugabancin Kasa PDP,
Wanda Hakan Shine Bukatar Jam'iyar APC Domin Sun Yarda Kowa Ya Samu Tikitin Amma Banda Kwankwaso
A Matsayinka Na Dan Kishin Arewa Wanne Fata Kake Yiwa Kwankwaso A Shekarar 2023
IBRAHIM SADI BACHIRAWA
02/05/2019
Comments
Post a Comment